Allah ya aiko Annabi Muhammadu tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya kuma sanya hatimi a kan annabce-annabce da sakwanninsa, ya sanya annabcinsa ga al’ummar duniya baki daya, kuma ya aiko shi da cikakkiyar shari’a ta kowane fanni na rayuwa, babu komai.